Manhajar Kallo.ng manhaja ce da kamfanin Space crafts media suka kirkira don saukakawa ma’bota kallon fina-finan hausa su zaba su dare, su kuma kalli duk fim din da suke so a ko ina suke a fadin duniya ta wayar hannu wacce ake kira Android.
Da take zantawa da jaridar time express Nigeria jagorar kamfanin, Mace Mai kamar maza ,Mai kishin alummarta da harshen Hausa Hajiya Maijidda Shehu Modibbo tace kamfanin nasu ya kirkiri manhajar ce saboda kishin da yake da shi wajen bunkasa cigaban harshen Hausa.
” yadda ake samun wannan manhajar shi ne zaa shiga application na play store sai a rubuta kallo.ng sai ayi downloading , to daga nan sai ayi ninkaya cikin manhajar don zabar fim din Hausan da ake so a Kalla”
Hajiya maijidda shehu Modibbo ta bukaci ma’abota kallon fina – finan Hausa da kada suyi kasa a gwiwa wajen ziyartar shafin na Kallo.ng don zaba su Darje.
Maijidda shehu Modibbo ta kuma godewa alummar kasar nan bisa yadda suke nuna shawarsu ga manhajar ta Kallo.ng

Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
Manoma sun Kira ga Gwamnati Tarayya tayi taka Tsan-Tsan
Gwamna Peter Mbah na Enugu ya koma jam’iyyar APC
Datti Baba-Ahmed Defects to PRP, Picks Membership Card in Zaria
AI crucial for accountability in Nigerian varsities, says EFCC Chairman
National Development: Emir Sanusi urges universities to drive AI policy
Group Endorses Senator Barau for 2027, Cites Development Record in Kano North
How AA Zaura escaped mob attack by miscreant at Farm centre
Police Avert Bomb Threat at Ikot Ekpene Correctional Facility, Recover Explosives