Daga Aisha Mahmud
Mataimakin Shugaban Kasa farfesa Yemi Osinbajo ya ziyarci Gidan su yarinyar nan Hanifa Abubakar wadda malaminta ya sace Kuma ya kasheta domin yi musu ta’aziyya Rasuwar ta.
Mataimakin Shugaban Kasar ya nuna Rashin Jin dadinsa bisa kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar, Inda yace ya kadu sosai da ya Sami labarin kisan da aka yiwa Mata.
Yace Yana da tabbacin Kamar yadda Jami’an tsaro sukai aikinsu na kamo wanda ya aikata Laifin, Suma bangare Shari’a zasu yi nasau Aikin na tabbatar da Hukuncin akan duk Wanda aka Samu da hannu a kisan gillar da aka yiwa Hanifa Abubakar.
An Kaddamar da Titi Mai Sunan Marigayiya Hanifa a jamiar MAAUN
Wakiliyarmu ya rawaito nace Farfesa Yemi Osinbajo ya je Gidan su Hanifa ne bisa rakiyar Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje.

Kaduna RAAMP Hosts Nasarawa Delegation on Study Tour
Rakibu Community Backs Rurum for Kano Deputy Governorship
Yusuf Clears N32bn Gratuities, Death Benefits Backlog in Kano
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
New Test Post 1
test34
Bichi Moves Motion as Kano APC Stakeholders Endorse Tinubu for 2027, Raise N50m for Nomination Form
Yusuf Orders Probe into Alleged N1.5bn Salary Deductions in Kanoi
Fred Itua named Group Politics Editor, The Sun Newspaper
Sharada Joins Kano Central Senatorial Race, Calls for Free and Fair APC Primaries
NEPC trains SMEs, MSMEs in Kano to boost export readiness
Traditional institutions key to security, peace building in Nigeria, security – CAS