Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai farmaki a unguwar Gbagy Villa da ke Karamar Hukumar Chikun a Jihar Kaduna, suka kashe mutum daya sannan suka sace wasu 10.
Ya zuwa yanzu dai babu wani cikakken bayani a kan harin da ’yan bindigar suka kai a cikin daren ranar Litini8
Shugaba Buhari ya ceto kasar nan daga durkushewa -Malami
Wani mazaunin unguwar da ya bukaci a sakaya sunansa saboda tsaro ya ce, “Sun shiga gida-gida suka dauki mutane sannan suka kashe wani mutum daya.”
Aminiya ta gano cewa daga cikin wadanda maharan suka sace a yayin harin, akwai mata da kananan yara.
Wani jami’in rundunar tsaron sa-kai (JTF) a yankin ya tabbatar da mutuwar mutum daya a sakamakon harin.
Kwao yanzu dai babu wata sanarwa game da harin daga Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna, kakakinta kuma, ASP Jalige Mohammed, bai samu daukar kiran wayar wakilinmu ba, ballantana mu ji ta bakinsa.
A makonnin da suka gabata ne mazauna unguwannin Juni, Unguwar Gimbiya, Kauyen Oil, Sabon Tasha GRA da Unguwar Barde, duk a Karamar Hukumar Chikun suka fuskanci munanan hare-hare daga ’yan bindiga.
Aminiya

Amincin Tinubu Ga Barau Kan Harkar Tsaro Da Cigaban Kasa
Shugaban Ƙaramar Hukumar Kabo Hon. Lawan Najume Kabo ya sauke Sakataren Mulki na Karamar Hukumar da nadaddun Kansiloli huɗu, Saboda Shiga Ƙungiyar Tallata Shugaba Tinubu Da Sanata Barau (TMS) a Jihar Kano .
Murtala Sule Garo yafi kowa Cancantar Zama Mataimakin Gwamnan Kano.
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Kano ta sanar da rufe karɓar biyan kuɗin Hajji na shekarar 2026.
TARON KOYAR DA KIWON KAJI DA KIFI: KPA
Dalung yayi Alhinin halin da Nigeria ke Ciki .
The Credibility of 2027 Elections Must Be Non-Negotiable — David Mark
Bauchi governor warns new LG chairmen against mismanagement of fund.
Dangote Marks Youth Day, Strengthens Skills, Social Footprint At Obajana
Infrastructural Development, Free And Fair Osun Elections, Enough Reasons For Tinubu 2nd Term, Kwankwaso
NDLEA Arrests 80 Suspects, Dislodges 16 Drug Joints in Kano
Kano Govt Faults TRACKA Report on ₦235.4m School Project